A safiyar yau ne shugaban rundunar sojoji gen buratai ya bude hanyar da ta tashi daga maiduguri zuwa Damboa, gen buratai shine ya jagoran ci bude hanya, inda masu gani da ido suka ce, "Sunga al'ummar Damboa wadan da rikicin Boko Haram ya tilas ta musu fita daga cikin gari Damboa suna ta murna tare da jin jinawa shugaban sojojin buratai.
Haka lamarin yake a can karamar hukumar Damboa jama'a da dama ne suka fito akan titi dan tarbar ayarin sojoji da kuma wasu jama'a da suka bi tawagar.
No comments:
Post a Comment