BORNO HAUSA
Saturday, 27 February 2016
LABARU DA DUMI DUMI WANI BOM YA TASHI A KAMARUN
Rahotanni daga garin BANGUR da ke Lardin Arewa mai Nisa Sun tabbatar da cewa Wani BOMB ya tashi a garin. Wanda hakan yayi Sanadiyyar mutuwar Wasu Sojoji. Har ma Ana cewa Lamarin ya ritsa da dagacin garin.
No comments:
Post a Comment
Newer Post
Older Post
Home
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Post a Comment